Tsadar Rayuwa ta tilasta marasa lafiya kaurace wa zuwa asibiti a Nijeriya

-

Tsadar magani ta sa an fara kaurace wa zuwa asibiti jinyar marasa lafiya a Nijeriya

– Likita

Babban Daraktan Kula da Lafiya (CMD) na asibitin kwararru da ke Jalingo a jihar Taraba, Alex Maiangwa, ya ce ba a samun marasa lafiya a asibitocin jihar 

Ya bayyana kalubalen tsadar rayuwa da ake fuskanta a kasar ya sa masu marasa lafi ba su iya kawo su asibiti domin yin jinya 

Inda ya ce yanayin da ake ciki ya tilasta wa mutane bullo sa wasu hanyoyi na jinya a gida Babban Daraktan Kula da Lafiya (CMD) na asibitin kwararru na jihar Taraba, Jalingo, Alex Maiangwa, ya ce asibitocin jihar suna samun karancin halartar masu zuwa.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara