DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kama ‘yan Nijeriya 4 a kasar Libya bisa zargin safarar kwayoyi

-

Hukumomin kasar Libya sun kama wasu ‘yan Nijeriya 4 bisa zargin safarar miyagun kwayoyi kuma binciken lafiya ya nuna suna dauke da cututtuka masu yaɗuwa.
Wani bayani da kungiyar da ke kula da bakin haure wato Migrant Rescue Watch, ta wallafa a shafin X ta ce an kama mutanen a garuruwan Sabha da Bani Walid da ke kudancin birnin Tripoli.
Dukkanin waɗanda aka kama an hannun ta su ga hukumomin da suka dace domin ci gaba da bincike, kamar yadda gidan talabijin na Channels ya ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara