DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar haraji ta Kano ta kulle ofisoshin Max Air da Dantata saboda kin biyan haraji

-

Hukumar tattara haraji ta jihar Kano ta rufe babban ofishin kamfanin jiragen sama na Max Air saboda gaza biyan harajin sama da naira miliyan 190 daga shekarar 2012 zuwa 2017.
Hakama hukumar ta garkame ofishin gine-gine “Dantata and Sawoe Construction” saboda kin sakawa gwamnati kudin harajin da ya kai miliyan 241.
Daraktan kula da basussuka na hukumar Madam Ibrahim Abdullahi, ya ce kamfunnan sun ki amsa sakon da hukumar ta aike musu, wannan ne ya sa ta nemi izini daga kotu domin kullesu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara