Matatar mai ta Fatakwal ta soma aiki

-

Matatar mai ta gwamnatin Nijeriya da ke jihar Rivers ta soma aiki bayan daukar tsawon lokaci ana aikin zamanantar da ita.
Mai magana da yawun kamfanin mai na kasa NNPCL Femi Soneye, shine ya tabbatar da hakan.
Yayinda a ka fara daukar mai domin fita da shi daga matatar Fatakwal a yau Talata, Soneye ya ce NNPCL na aiki tukuru domin ganin cewa matatar Warri ta soma aiki itama.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara