HomeLabaraiAn gurfanar da wani mutum a kotu bisa zargin satar abincin kaji

An gurfanar da wani mutum a kotu bisa zargin satar abincin kaji

-

An gufanar da wani dattijo dan kimanin shekaru 50 da haihuwa mai suna Gbenga Adeleke, a gaban kotun majistare dake Iyaganku a birnin Ibadan jihar Oyo bisa zargin satar abincin kaji mai nauyin 100kg wanda kudinsa ya kai naira 52,000.
Adeleke, ya musanta zarge-zargen da ake masa na hada baki wajen yin sata tare da wasu mutane, a cewar jaridar Dailytrust.
Alkalin kotun Majastare Mrs Olabisi Ogunkanmi, bayan sauraren karar ta bayar da belin wanda ake zargi akan naira dubu 50,000 tare da dage sauraren karar har sai ranar 27ga watan Fabrairun 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img