Kashim Shettima ya tafi kasar Ivory Coast

-

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya tafi kasar Côte d’Ivoire domin halartar wani taro kashashe kan harkar makamashi na shekara ta 2024.
Taron zai gudana ne daga ranar 27 ga watan Nuwamba zuwa 2 ga watan Disamban 2024 a birnin Abidjan.
Sanarwar da mai taimawaka Kashim Shettima kan yada labarai Stanley Nkwocha ya fitar, ta ce Mataimakin shugaban ya amsa gayyatar da Mataimakin shugaban kasar Côte d’Ivoire, Tiémoko Meyliet Koné ya yi masa domin halartar taron.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara