Kotu ta bada umarnin ci gaba da tsare Yahaya Bello har sai 10 ga watan Disamba

-

Mai shari’a Maryanne Anenih ta kotun babban birnin tarayya Abuja, ta bada umurnini ci gaba da tsare tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello a hannun hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa a Nijeriya.
Alkaliyar kuma ta dage shari’ar har sai 10 ga watan Disamba 2024 domin yanke hukuncin akan bukatar bayar da shi beli.
An gurfanar da Yahaya Bello ne tare da wasu mutane biyu; Shuaibu Oricha da Abdulsalam Hudu, akan zarge-zarge 16 wadanda suka musanta aikatawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara