DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dokokin jihar Katsina ta amince da kirkiro gundumomi 8 a jihar

-

Majalisar dokokin jihar Katsina ta amince da kirkiro wasu gundumomi 8 a karkashin masarautar Katsina da Daura dake jihar.
A zaman majalisar na yau Laraba karkashin jagorancin Kakakin majalisar Alhaji Nasir Yahaya-Daura, a ka amince da wannan ya zama doka.
Gwamna Dikko Radda wanda ya aikawa majalisar kudirin dokar, ya ce kirkiro da wadannan gundumomi zai kara inganta harkar mulki ta hanyar baiwa sarakunan gargajiya taka rawa wajen samar da ci gaba tare da kai gwamnati kusa ga al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara