HomeLabarai'Yan sanda sun yi amfani da ƙarfin da ya wuce iyaka akan...

‘Yan sanda sun yi amfani da ƙarfin da ya wuce iyaka akan masu zanga-zangar matsin rayuwa – Amnesty International

-

Kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International ta ce jami’an ‘yan sandan Nijeriya sun yi amfani da ƙarfin da ya wuce iyaka akan masu zanga-zangar #EndBadGovernance.
Zanga-zangar ta faru ne daga ranar 1 zuwa 10 ga watan Augustan 2024, sanadiyar halin matsin rayuwa da ‘yan ƙasar ke fuskanta.
Wani rahoto da kungiyar Amnesty ta fitar, ya ce mutum 24 aka kashe, yayinda aka kama sama da mutum 1,200 ciki har da ƙananan yara a lokacin zanga-zangar.
Kungiyar ta bukaci a yi bincike domin hukunta waɗanda suka yi wannan aika-aikar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img