DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Akalla mutum 56 sun yi rasa rayukansu a mummunan turmutsitsi da ya faru a kasar Guinea.

-

 

Gwamnatin mulkin sojin kasar Guinea ta ce akalla mutum 56 sun mutu sakamakon wani mummunan turmutsitsi da ya faru a N’Zerekore, birni na biyu mafi girma a kasar.
Sanarwar da sojojin suka fitar ta ce turmutsitsin ya faru ne sanadiyar wani rikici tsakanin magoya bayan kwallon kafa da aka gudanar jiya Lahadi, lamarin da ya janyo hasarar rayukan mutane da dama.
Kafofin yada labarai na kasar Guinea sun ruwaito cewa an shirya wasar ne domin murnar zagayowar ranar da shugaban mulkin sojan kasar Mamadi Doumbouya ya yi juyin mulki tare da nada kan sa a matsayin shugaban kasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara