DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar EFCC a Nijeriya ta samu nasarar karɓe kadara mafi girma tun bayan kafa hukumar zuwa yanzu

-

Kotu ta sahalewa hukumar EFCC mai yaƙi da cin hanci da rashawa a Nijeriya ta karɓe wani rukunin gidaje 731 dake birnin Abuja, daga wani tsohon ƙusa a cikin gwamnatin tarayya wanda hukumar ba ta bayyana sunansa ba.
Mai Shari’a Justice Jude Onwuegbuzie ne ya bayarda umurnin a cikin hukuncin da ya yanke a yau, a cewar sanarwar da hukumar ta wallafa a shafinta na Facebook.
Rukunin gidajen dake a yankin Cadastral Zone C09, Gundumar Lokogoma, a Abuja, a yanzu kotu ta hannunta su ga gwamnatin tarayya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara