DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar wakilai ta dage yin muhawara kan dokar garambawul ga haraji har sai baba ta gani

-

Majalisar wakilan Nijeriya ta dage yin muhawara akan dokar garambawul ga haraji da ta shirya gudanarwa a ranar Talata, biyo bayan matsin lamba daga gwamnoni 19 na arewacin kasar.
Jaridar Punch ta ruwaito cewa, dakatarwar na kunshe a cikin wani sako da akawun majalisar Dr Yahaya Danzaria, ya aikewa ‘yan majalisar mai dauke da kwanan watan 30 ga watan Nuwamban 2024.
Daga cikin wadanda ke adawa da wannan kudurin dokar akwai ‘yan majalisa 48 daga arewa yankin arewa maso gabas, sai ‘yan majalisa 24 na jihar Kano da kuma tsohon gwamnan jihar Sokoto Sanata Aminu Waziri Tambuwal.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara