DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ta sanya maganin malaria a cikin jadawalin rigakafi na kasar

-

Gwamnatin tarayya ta ce daga yanzu maganin cutar malaria zai kasance daya daga cikin jerin rigakafi na kasar.
Wannan na zuwa ne bayan da Nijeriya ta kaddamar da aikin bayarda maganin cutar zazzaɓin cizon sauro a jihohin Kebbi da Bayelsa, saboda cutar na janyowa kasar hasarar dala biliyan 1.1 a kowace shekara.
A cikin wani sako da hukumar lafiya matakin farko ta Nijeriya ta wallafa a shafinta na X, ta ce za a baiwa miliyoyin yara a fadin kasar kariya daga cutar malaria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara