DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Super Eagles ta gayyaci wasu ‘yan wasan Kano Pillars don buga mata wasa

-

Mai horar da tawagar Super Eagles B Augustine Eguavoen, ya gayyaci yan wasa 30, don bugawa Nijeriya wasa da kasar Ghana a wasan share fagen shiga gasar cin kofin Nahiyar Afrika ta yan wasan cikin gida.
Gasar wadda ita ce karo na 8 za ta gudana daga farkon watan Fabrairun 2025 a kasashen Kenya da Uganda da kuma Tanzania.
Tuni yan wasa 30 irinsu Rabiu Ali, na Kano Pillars da ya ci kwallo 8 a kakar bana, da yan wasa irinsu Musa Zayyad na Elkanemi da kuma dan wasan Rivers United Steven Mayo suka samu goron gayyata don buga wasan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara