DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Lakurawa ne suka dasa abin fashewa a jihar Zamfara – ‘Yan sanda

-

Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta sanar cewa sabuwar kungiyar ‘yan ta’addar nan ta Lakurawa ne ke da alhakin tayar da abin fashewa a kauyukan yankin Dansadau cikin karamar hukumar Maru ta jihar.
Jaridar Daily Trust ta ce, kwamishinan ‘yan sandan jihar CP Muhammad Shehu Dalijan ne ya sanar da hakan a zantawarsu ta wayar salula.
Da yake tabbatar da faruwar lamarin a kauyen ‘Ya Tasha, CP Dalijan ya ce mutum daya ne kawai ya mutu, uku suka samu raunuka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara