DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Bangaren shari’ar Nijeriya kamar mutum ne mara lafiya dake neman kulawar likita – IGP

-

Babban sufetan ‘yan sandan Nijeriya Kayode Egbetokun, ya ce bangaren shari’a na kasar nan ya yi rauni kuma yana bukatar sauye-sauye.
Ya kuma yi kira da ‘yan Nijeriya su daina zargin ‘yan sanda da zama matsala a kasar.
Babban Sufetan wanda ya samu wakilcin mai magana da yawun rundunar ACP, Muyiwa Adejobi a wurin taron kungiyar masu dauko labarin miyagu laifukka, ya ce ba ‘yan sanda ne kawai bangaren doka na kasar dake fuskantar matsaloli ba, sai dai suna kokarin gyara tsarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara