DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar kula da ‘yan sandan Nijeriya ta kori jami’ai 19 saboda saba ka’idoji

-

Hukumar kula da ‘yan sanda Nijeriya ta ce ta sallami jami’ai 19 saboda saba ka’idoji da dokokin hukumar.
A yayin zaman majalisar gudanarwa ta hukumar karkashin jagorancin tsohon mataikamin sufeta janar Hashimu Argungu, an ragewa wasu jami’ai 19 mukami saboda aikata laifuka daban-daban.
Wadanda aka sallama sun hada da jami’ai 16 masu mukamin mataimakin sufurtanda, sai manyan sufurtanda 2, da kuma sufustanda 1.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara