Sanatocin Kudu maso Kudu sun goyi bayan kudirin dokar haraji

-

Sanatocin Kudu maso Kudancin Nijeriya sun bayyana goyon bayansu kudirin dokar haraji da Shugaba Tinubu ya gabatarwa majalisar kasar.
Sanatocin su ne waÉ—anda suka fito daga jihohin Akwa Ibom, Bayelsa, Edo, Cross River, Delta da jihar Rivers.
Cikin wani bayani da shugaban dandalin sanatocin Kudu maso Kudu Sanata Seriake Dickson ya fitar a Abuja, sanatocin sun jaddada kudurinsu na ganin cewa wannan dokar ta dace da muradin kasa, musamman jin dadi da walwalar yankin Kudu maso Kudu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara