‘Yan sanda sun rufe kofar shiga Masarautar Bichi

-

Jami’an tsaron ‘yan sanda sun rufe kofar shiga masarautar Bichi gabanin zuwa Sabon Hakimin yankin.
Jami’an kuma sun umurci masu unguwannin da suka taro domin tarbonsa su fice daga masarautar.
Sai dai shugaban karamar hukumar Bichi Alhaji Hamza Mai fata, ya sanarda dage ranar tarbon sabon hakimin da aka shirya yi a yau Jumu’a tare da kira ga al’umma su kasance masu bin doka da oda.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara