DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Kano ta amince da daukar lauyoyi 70 a aiki

-

 

Gwamnan Kano Abba Kabir-Yusuf, ya amince da daukar lauyoyi 70 aiki a jihar domin inganta harkar shari’a.

 Shugaban ma’aikatan, Abdullahi Musa ne ya bayyana haka nan take bayan kammala tattaunawa ta karshe da sabbin lauyoyin da gwamnati ta dauka aiki a ranar Juma’a.

Ya ce an dauki wannan mataki ne da nufin karfafa bangaren shari’a a jihar da kuma inganta ayyukan yi wa jama’a hidima.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara