DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jami’ar Obafemi Awolowo za ta karrama Oluremi Tinubu da lambar yabo ta digirin digirgir

-

 Uwargidan shugaban Nijeriya, Sanata Oluremi Tinubu, za ta karbi lambar yabo ta shaidar digirin digirgir a wajen taron yaye dalibai karo na 48 a jami’ar Obafemi Awolowo da ke Ile-Ife.

Mataimakin shugaban jami’ar, Farfesa Simeon Bamire, ya bayyana cewa karramawar ta kara jaddada kudirin uwargidan shugaban kasa na ganin fannin ilimi ya bunkasa.

Lokacin da yake yi wa ‘yan jarida jawabi, mataimakin shugaban jami’ar ya bayyana cewa an san Uwargidan shugaban kasa bisa jajircewarta wajen bai wa marasa galihu tarbiyya da kuma kyautata musu

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara