DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya sake warware mukaman da ya bayar a hukumar kula da bunkasa jihohin Igbo

-

 

Sanarwar fadar shugaban kasa ta wannan Asabar ta ce, shugaban na Nijeriya, ya soke nadin da ya yi wa daraktoci uku a sabuwar hukumar ta Southeast Development Commission tare da janye nadin Donatus Eyinnah Nwankpa daga cikin mambobin da za su rika kula da hukumar.

Sai dai shugaban ya ce kamar yadda ya sanar tun da farko Hon. Mark C. Okoye shi ne zai jagoranci hukumar a matsayin manajan darakta idan har Majalisar Dattawa ta tabbatar da nadin da aka yi musu. 

Shugaban tuni ya sanar da sabbin sunayen jami’an da za su maye gurbin wadanda ya warware nadinsu

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara