DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Daga sama ya kamata a soma yaki da cin hanci da rashawa in har ana son samun nasara – Obasanjo

-

Cif Olusegun Obasanjo
Tsohon shugaban kasar Nijeriya Cif Olusegun Obasanjo ya ce idan har ana son yakin da ake yi da matsalar tsaro ya yi nasara dole sai an fara da manyan jami’an gwamnati.
Obasanjo ya ce magance rashawa daga sama zai zama izina ga wasu tare da tabbatarda adalci da kuma aiwatar da ayyukan gwamnati a bude.
Shugaban wanda ke magana a cikin wani shiri na wani gidan radio mai zaman kansa a Abeokuta, jihar Ogun, ya ce matsalar cin hanci da rashawa ta shiga kowane lungu kuma har sai an fara da manyan shugabanni za a samu nasara.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara