DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matsalar karancin kudi ta ta’azzara a jihohin Kano, Kaduna da Katsina

-

Kudi

Yayin da ya rage saura mako biyu a fara bikin Kirsimeti, mazauna jihohin Kano, Kaduna, da Katsina na fuskantar matsalar karancin kudi a hannu, lamarin da ya kara ta’azzara wahalhalun rayuwa.

Bayanai na nuni da cewa, matsalar ta jefa mazauna jihohin cikin damuwa, inda su ke rokon gwamnati da hukumomin da abin ya shafa kan su dauki mataki akan matsalar, a cewar jaridar Solacebase

A jihar Kaduna, masu sana’ar POS sun koka da cewa ba sa samun kudi fiye da naira dubu 20 a bankuna, abinda ke kara haddasa karancin kudin tun daga farkon watan Disambar nan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara