HomeKetareTrump ya sha alwashin fara korar bakin haure daga Amurka a rana...

Trump ya sha alwashin fara korar bakin haure daga Amurka a rana ta farko da ya kama aiki

-

Zababben shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana shirinsa na korar miliyoyin bakin hauren da ba su da takardun izinin zama a kasar.

Baya ga haka, Trump ya ce zai sanya haraji kan kasashen ketare da ke huldar kasuwanci da kasar Amurka da kuma yin afuwa ga mutanen da aka yankewa hukunci saboda kutsawa a ginin majalisar kasar “Capitol” a ranar 6 ga Janairun shekarar 2021. 

Trump ya sanar da wadannan tsare-tsaren ne lokacin da ya ke bayyana ajandojin gwamnatinsa, a yayin wata hira da gidan talabijin na NBC news.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img