DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta yi watsi da bukatar bada belin tsohon gwamnan Kogi Yahaya Bello

-

Yahaya Bello

Babbar kotun tarayya da ke Maitama a babban birnin Nijeriya Abuja, ta yi watsi da bukatar bayar da belin tsohon Gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello. 

Google search engine

Da ta ke yanke hukunci a zaman kotun na ranar Talata mai shari’a Maryanne Anenih, ta yi zargin rashin cancantar neman belin na Yahaya Bello.

Tun da farko, hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta Nijeriya EFCC ce, ta gurfanar da Yahaya Bello, tare da wasu mutane biyu a gaban kotun, bisa tuhumar su da karkatar da makudan kudade da yawansu ya kai Naira biliyan 110.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara