DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan bindiga sun yi garkuwa da makusancin Yahaya Bello na Kogi

-

Kabiru Onyene makusancin tsohon gwamnan Kogi 

Rahotanni daga jihar Kogi na nuni da cewa, an sace Kabir Onyene, ne da misalin karfe 7 da mintuna 5 na yammacin ranar Litinin, lokacin da wasu ‘yan bindiga dauke da bindigogi suka farmaki ofishinsa da ke Okene a jihar, inda suka yi ta harbe-harbe kafin daga bisani su yi awon-gaba da shi. 

Google search engine

Bayanai sun nuna cewa yayin harin, an harbe wani mutum wanda kawo yanzu ba a tantance ko wanene ba.

Sai dai har kawo yanzu rundunar ‘yan sandan jihar ta Kogi ba ta ce uffan, kan lamarin ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kungiyar Lauyoyi ta Nijeriya ta bukaci gwamnatin tarayya ta dakatar da aiwatar dokokin haraji

Ƙungiyar Lauyoyin Nijeriya (NBA) ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta dakatar da aiwatar da sabbin dokokin haraji, tana mai cewa rikice-rikicen da suka...

Babu wasu sauye-sauye a dokokin haraji – Gwamnatin Nijeriya

Gwamnatin Nijeriya ta jaddada cewa salo guda ɗaya ne kacal sahihi na sabbin dokokin gyaran haraji da aka rattaba wa hannu, tare da musanta zargin...

Mafi Shahara