DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan bindiga sun yi garkuwa da makusancin Yahaya Bello na Kogi

-

Kabiru Onyene makusancin tsohon gwamnan Kogi 

Rahotanni daga jihar Kogi na nuni da cewa, an sace Kabir Onyene, ne da misalin karfe 7 da mintuna 5 na yammacin ranar Litinin, lokacin da wasu ‘yan bindiga dauke da bindigogi suka farmaki ofishinsa da ke Okene a jihar, inda suka yi ta harbe-harbe kafin daga bisani su yi awon-gaba da shi. 

Google search engine

Bayanai sun nuna cewa yayin harin, an harbe wani mutum wanda kawo yanzu ba a tantance ko wanene ba.

Sai dai har kawo yanzu rundunar ‘yan sandan jihar ta Kogi ba ta ce uffan, kan lamarin ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An gudanar da addu’o’in neman tsari daga hare-haren ‘yan bindiga a jihar Neja

Mazauna yankin jihar Neja ta Arewa sun gudanar da addu’o’i na musamman a filin Idi da ke Kontagora, hedkwatar karamar hukumar Kontagora, domin neman taimakon...

‘Yan siyasa a Nijeriya sun fi maida hanakali kan siyasa maimakon magance matsalolin al’umma – Sarkin Onitsha

Sarkin Onitsha, Igwe Nnaemeka Achebe, ya caccaki ‘yan siyasa bisa mayar da hankali kan siyasa maimakon gudanar da mulki yadda ya kamata tun kafin zaben...

Mafi Shahara