DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya sama da miliyan 1 sun rasa Muhallansu – Hukumar kididdiga ta NBS

-

Hukumar Kididdiga ta Nijeriya NBS ta ce yanzu haka kimanin mutane miliyan 1 da dubu 134 da 828 daga gidaje dubu 251da 82 ne ke gudun hijira a kasar. 

NBS ta bayyana hakan ne a wani rahoto da ta fitar a baya-bayan nan, inda ta bayyana jihar Borno a matsayin wadda ta fi kowacce yawan mutanen da ke gudun hijira da yawansu ya kai dubu 877 da 299, kwatankwacin kashi 77 da digo 3 na daukacin al’ummar jihar da aka kidaya. 

Rahoton ya kuma bayyana cewa an gudanar da binciken ne a shekarar 2023 a jihohin Adamawa da Yobe da Borno da Sokoto da Katsina da Benue da Nasarawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara