HomeUncategorizedZaben Amurka, sabon taken Nijeriya da rumbun lantarki na kasa, na cikin...

Zaben Amurka, sabon taken Nijeriya da rumbun lantarki na kasa, na cikin abubuwan da ‘yan Nijeriya su ka fi nema a shafin Google a 2024

-

Kamfanin Google ya fitar da jadawalin abubuwan da ‘yan Nijeriya suka fi nema a kan shafin a shekarar 2024 da muke bankwana da ita.
Bayanin da kamfanin ya fitar a ranar Talata, ya nuna cewa ‘yan Nijeriya sun fi mayarda hankali akan abubuwan da suka shafi siyasa da tattalin arziki.
Tambayar da ta fi shigewa ‘yan Nijeriya duhu ita ce ‘Nawa ne farashin dala zuwa naira a yau?’
Ga jerin abubuwan da aka fi nema a Google cikin shekara ta 2024:
1. Zaben Amurka (US elections)
2. Sabon taken Nijeriya (New national anthem)
3. Rumbun lantarki na kasa (National grid)
4. Albashi mafi karanci (Minimum wage)
5. Fashewar wani abu a Ibadan (Ibadan explosion)
6. Zaben jihar Edo (Edo state election)
7. Zanga-zanga a Nijeriya (Protest in Nigeria)
8. Yajin aikin ‘yan kwadago (Labour strike)
Da dai sauransu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img