DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta dage sauraren karar cin hanci da ake yi wa Ganduje

-

Wata babbar kotu a jihar Kano ta dage saurararen karar da aka shigar da tsohon gwamnan jihar Dr Abdullahi Ganduje kuma shugaban jam’iyyar APC tare da wasu mutane bakwai har sai zuwa ranar 13 ga watan Fabrairu 2025.
Karar wadda gwamnatin jihar Kano ta shigar, ta ƙunshi tuhume-tuhume na cin hanci, wadaka da dukiyar al’umma da kuma karkatar da biliyoyin naira da take yi wa Ganduje, da matarsa Hafsat Umar da wasu mutum 6.
A zaman kotun na yau Laraba, ta saurari bangaren wadanda ake kara inda ta dage zamanta har zuwa shekara mai zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara