DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘National Grid’ ya sake lalacewa, karo na 12 kenan cikin shekarar 2024

-

Rumbun lantarki na Nijeriya ya sake lalacewa a yau Laraba, karo na 12 kenan a cikin shekara ta 2024.
Bincike a shafin yanar gizo na hukumar samar da lantarki ta kasa ya nuna cewa, zuwa karfe 2 na rana rumbun ba ya tattara lantarki, sai dai ya tattara megawat 3,087 zuwa karfe daya na rana.
A cikin wani bayani da kamfanin rarraba lantarki na Jos, ya ce rashin lantarki da ake fama da shi a jihohin da ke karkashin kamfanin ya faru ne sanadiyar lalacear babban rumbun lantarki na kasa.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara