DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya za ta karbi bakuncin gasar wasan Golf ta kasashen Afirka ta shekarar 2026

-

Wani filin wasan Golf 

Nijeriya ta sami ikon karbar bakuncin gasar wasan Golf ta kasashen Afirka mai taken All Africa Challenge Trophy ta shekarar 2026.

A baya dai Nijeriya ta taba karbar bakuncin gasar a shekarun 1996 a jihar Lagos da kuma 2010 a birnin tarayya Abuja.

Shugaban hukumar wasan Golf ta kasa Evelyn Oyome, ta ce kungiyoyi 20 ne za su fafata a gasar ta 2026.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara