DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kingibe ta fice daga majalisa a fusace bayan da Akpabio ya dakatar da kudirinta game da rusau a Abuja

-

Akpabio da Kingibe 

Wani lamari mai kama da almara ya faru a zauren majalisar dattawan Nijeriya a ranar Alhamis lokacin da Sanata Ireti Kingibe, mai wakiltar Abuja babban birnin kasar ta fice a fusace bayan an hana ta gabatar da wani kudiri game da rasau a birnin tarayyar. 

Lamarin ya faru ne yayin zaman majalisar, wanda aka yi ta gabatar da batutuwa ba tare da matsala ba, har sai da shugaban majalisar Godswill Akpabio, ya hana Sanatar damar gabatar da kudirin. 

Wannan batu dai, ya haifar da yamutsa hazo a tsakanin Sanatocin har ta kai ga Sanata Kingibe ta fice daga zauren majalisar baki daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara