Ma’aikatan banki a Nijeriya sun zargi CBN da kara ta’azzara rashin takardun kudi a kasar

-

Kungiyar manyan ma’aikatan bankuna da na kamfanonin Inshora da sauran cibiyoyin kudi ta Nijeriya ta zargi babban bankin kasa CBN da gazawa wajen samarwa da bankunan kasuwanci kudaden da ake bukata.

Shugaban kungiyar Olusoji Oluwole, ne ya bayyana hakan a wata hira da jaridar PUNCH, inda ya haska irin illar da karancin takardun kidin ke haifarwa, musamman ganin yadda lokacin bukukuwa Kirsimeti da sabuwar shekara ke kara gabatowa. 
 A cewar, Oluwole, bankunan suna da manyan hanyoyin samun kudi guda biyu ne kawai ta farko daga CBN ta biyu kuma daga dillalai, sai dai ya ce babban bankin ya gaza samar da kudaden da bankuna ke bukata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara