DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba gudu ba ja da baya a ci gaba da rusau – Ministan Abuja Wike

-

 

Nyesom Wike 

Ministan babban birnin tarayyar Nijeriya, Nyesom Wike, ya sha alwashin ci gaba da rushe rushen kadarorin al’umma wadanda basa akan ka’ida acewarsa a birnin na Abuja.

Ministan wanda yake shan matsin lamba a yan kwanakin nan, wanda har ta kai da an makashi kotu kan batun.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara