HomeUncategorizedMiji da mata sun rasa ransu cikin dare a Kano

Miji da mata sun rasa ransu cikin dare a Kano

-

Motar hukumar kashe gobara ta jihar Kano 

Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta tabbatar da mutuwar miji da mata sakamakon tashin gobara cikin dare a gidansu da ke yankin Rangaza a Æ™aramar hukumar Ungoggo ta Jihar. 

Babban Daraktan hukumar na jihar, Hassan Muhammad ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar Saminu Abdullahi, ya fitar ranar Juma’a a Kano. 

A cewar sa, gobarar ta tashi cikin daren Alhamis ne, inda ta kone mutumin mai suna Muhammad Uba dan shekara 67 da matarsa Fatima mai shekara 52.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img