Wani mutum ya kwanta dama bayan ya cinna musu wuta shi da matarsa a Jihar Ondo

-

Yan sandan Najeriya 

Rundunar yan sandan jihar Ondo ta tabbatar da mutuwar wani mutum da ba a bayyana sunansa ba, bayan da ya cinna musu wuta shi da matarsa, a yankin Ijoka ta ƙaramar hukumar Akure a Jihar.

A wata sanarwa da Rundunar yan sandan jihar ta wallafa a shafinta na X ranar Juma’a, ta ce ma’auratan sun shafe shekaru goma da yin aure kuma suna da yara biyu, kafin su rabu saboda wata matsala da ba a bayyana ba.

A cewar, yan sandan, mutumin ya dauki wannan danyen hukuncin ne bayan da matar taki amincewa su sasanta kan su, su ci gaba da rayuwa a matsayin ma’aurata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara