DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sani Danja ya samu mukami a gwamnatin jihar Kano

-

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya nada jarumi a masana’antar Kannywood Sani Danja mukami a gwamnatinsa

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamnan Malam Sanusi Bature Dawakin Topa ya fitar, ta ce Gwamnan ya amince da nadin Sani Musa Danja a matsayin Mai ba da shawara ta musamman kan matasa da wasanni.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara