HomeLabarai'Yan Nijeriya miliyan 19.2 su ka rungumi shirin inshorar lafiya

‘Yan Nijeriya miliyan 19.2 su ka rungumi shirin inshorar lafiya

-

Hukumar kula da shirin inshorar lafiya ta Nijeriya ta ce ‘yan kasar 19.2 ne su ka yi rajista a karkashin shirin, adadin da ya zarce wanda ta yi hasashen samu a cikin shekara ta2014.
Darakta Janar na hukumar NHIA, Dr Kelechi Ohiri ne ya bayyana hakan a Abuja, lokacin wani taron ranar kula da lafiyar al’umma ta duniya domin bita akan irin ci gaban da ake samu a bangaren kiwon lafiya.
A cewarsa, da wannan nasarar da Nijeriya ta samu na waÉ—anda suka shiga tsarin inshorar lafiya, ta cimma kashi 95 na hasashen da take son samu a shekarar 2027.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img