DCL Hausa Radio
Kaitsaye

A shirye nake na fuskanci sabon kalubale – Rashford

-

Marcus Rashford 

Dan wasan gaba na Manchester United Marcus Rashford ya ce a shirye ya ke ya fuskanci sabon kalubale.

Rashford ya bayyana hakan ne lokacin da aka tambaye shi game da makomarsa a kungiyar ta United. 

Mai shekaru 27, an cire shi daga cikin ‘yan wasa a wasan da United ta doke Manchester City da ci 2 da 1. 

Sabon mai horas da yan wasan kungiyar Ruben Amorim yace ba bu yanayin ladabtarwa bayan hukuncin da ya yanke, sai dai ya yi fatan ganin sauyi daga dan wasan na Ingila.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara