DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamna Abba ya zargi ‘yan adawa da rura wutar rikicin siyasa a Kano

-

Engineer Abba Kabir Yusuf 

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya zargi jam’iyyun adawa da rura wutar rikicin siyasa a Jihar.

Gwamnan ya yi wannan zargi ne lokacin da ya ke zantawa da manema labarai yayin taron majalisar zartarwar jihar a ranar Laraba, har ma ya bayyana aniyarsa ta daukar tsauraran matakan da suka dace don dakile sake barkewar ‘yan daba a Jihar. 

Wannan dai ya biyo bayan rikicin baya-bayan nan da ya barke tsakanin wasu da ake zargin ’yan bangar siyasa ne a Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara