DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matar da ta dawo da N748,320 ta samu kyautar N500,000 a Katsina

-

Dikko Umar RaÉ—É—a 

Gwamnatin jihar Katsina ta baiwa wata mata mai suna Malama Abdulkadir Yanmama kyautar kudi har naira dubu 500,000 bisa dawo da wasu kudi da aka tura mata bisa kuskure naira dubu 748,320 na shirin ciyar da makarantu na gwamnatin tarayya a jihar.

Babban daraktan hukumar kula da zuba jari na jihar Dakta Mudassir Nasir ne ya mika kyautar ga matar.

Kamfanin Dillancin Labaran Nijeriya NAN ya ruwaito cewa matar dai bata cikin matan da aka zaba su dinga yin abinci ga yara yan makaranta, sai ta yanke shawarar mai da kudin ga hukumar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara