DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ƙananan yara 35 sun bar duniya yayin wani turmutsitsi da ya faru a Ibadan

-

Yara ƙanana 35 ne aka tabbatar da mutuwar su sakamakon wani turmutsitsi da ya faru a wurin wani shagali da ya gudana a unguwar Orita Bashorun, dake birnin Ibadan na jihar Oyo 
Rundunar ‘yan sandan jihar ta ce akwai wasu mutum 6 da suka samu rauni kuma a ke ci gaba da kula da lafiyar su a asibiti.
A cikin wani bayani da kakakin rundunar Adewale Osifeso ya fitar, ya ce an kama mutane 6 da ake zargin suna da hannu a wannan hatsarin da ya faru. Daga cikinsu akwai tsohuwar matar Ooni na Ile-Ife Naomi Silekunola, da shugabar makarantar Islamic High School, Ibadan, da sauransu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara