HomeUncategorizedFilin da Wike ya kwace a Abuja ba na Buhari ba ne...

Filin da Wike ya kwace a Abuja ba na Buhari ba ne -Garba Shehu

-

Tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari 

Malam Garba Shehu, mai magana da yawun tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari, ya magantu game da labarin da ake yadawa cewa an kwace filin mai gidansa a Abuja.

A wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis, Garba Shehu, ya ce Buhari ba shi ne mai wannan filin da ake magana ba, an bayar da shi ga gidauniyar Muhammadu Buhari.

A baya-bayan nan ne wasu sunaye sama da 700 suka fita cewa ministan Abuja ya kwace takardun filayen ciki har da tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img