DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan majalisar wakilai za su kai wa Shugaba Tinubu tallafin N704.91m don a raba wa talakawa

-

A ranar 31 ga watan Disamba 2023, ajalisar wakilan Najeriya za ta gabatar da tallafin naira milyan N704.91 ga Shugaba Bola Tinubu domin amfani da kudin wajen ragewa talakawa radadin cire tallafin man fetur.
Idan za a iya tunawa, ranar 18 ga watan Yuli majalisar ta amince a ware kashi 50 da ga dubu 600 na albashin kowane dan majalisa har tsawon watanni 6 domin magance matsalolin da talakawa ke fuskanta.
A zaman majalisar na yau, Tajuddeen Abbas, Kakakin majalisar ya ce zai jagoranci tawagar da za ta mikawa shugaban kasa kuɗaɗen kamar yadda a ka yi alkawari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara