HomeLabaraiSojojin Nijeriya sun kama Bako Wurgi dan bindigar da ya halaka Sarkin...

Sojojin Nijeriya sun kama Bako Wurgi dan bindigar da ya halaka Sarkin Gobir

-

Dakarun sojin Nijeriya da ke yankunan arewa maso yamma da arewa ta tsakiyar Nijeriya sun kama wasu shugabannin ‘yan ta’adda, da suka hada da Hamisu Sale wanda aka fi sani da Master da Abubakar Muhammad, sai Bako Wurgi, wani makusancin Bello Turji.

Daraktan yada labarai na hedikwatar tsaron Njieriya Manjo Janar Edward Buba, ne ya tabbatar da hakan a wata sanarwa da ya fitar yau Jumu’a kamar yadda jaridar The Nation ta ruwaito

A cewar sanarwar, Wurgi, wanda ake zargi da kisan Sarkin Gobir a Sokoto ya samu raunin harbi da dama lokacin wata arangama da jami’an tsaro, kafin daga bisani su kama shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img