Fintiri ya kirkiro sabbin masarautu 7 a Jihar Adamawa

-

Gwamna Ahmadu Fintiri 

Gwamnan Adamawa Ahmadu Fintiri ya sanar da kafa sabbin masarautu bakwai a jihar.

Sabbin masarautun sun hada da masarautar Huba da Madagali da Minchika da Fufore sai Gombi da Yungur da kuma Maiha.

A cewar gwamnan, masarautun Huba da Madagali, da Minchika, da Fufore za su kasance masarautu masu daraja ta biyu, yayin da masarautun Gombi, da Yungur da Maiha za su kasance masu daraja ta uku.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara