HomeLabaraiBanyi nadamar cire tallafin man fetur ba – Tinubu

Banyi nadamar cire tallafin man fetur ba – Tinubu

-

Shugaba Tinubu 

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa bai yi nadamar cire tallafin man fetur ba a kasar.

Shugaban ya fadi hakan a ranar litinin lokacin da yake tattaunawa da kafafen yada labarai, ya ce cire tallafin man fetur ya zama dole domin hana kasar fadawa cikin mawuyacin hali.

Idan zaku tuna a baya Shugaba Tinubu a lokacin da yake rantsar da shi a matsayin shugaban kasa a ranar 29 ga Mayu 2023, ya sanar da cire tallafin man fetur nan take, yanayin da ya kawo tsadar rayuwa a kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img