HomeUncategorizedMajalisar dokokin jihar Nasarawa ta rage kasafin kudin 2025 zuwa Naira Biliyan...

Majalisar dokokin jihar Nasarawa ta rage kasafin kudin 2025 zuwa Naira Biliyan 384

-

Majalisar dokokin Nasarawa ta rage kasafin kudin 2025

Majalisar dokokin jihar Nasarawa ta zaftare kasafin kudin shekarar 2025 da aka amince da shi a baya daga Naira biliyan 402 da miliyan 500 zuwa Naira biliyan 384 miliyan 300. 

Kakakin majalisar, Danladi Jatau, shi ne ya sanar kwaskwarima a kasafin kudin, a wani zaman gaggawa da majalisar ta yi ranar Juma’a a garin Lafiya babban birnin jihar.

Jatau, ya kuma ce rage kasafin ya biyo bayan shawarar da majalisar zartarwar jihar ta bayar, cewa kasafin kudin da aka yi a baya ya haura kudaden shigar da jihar ke samu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img