Kotu ta bada umurnin ci gaba da riƙe $49,600 da aka kwace hannun tsohon Kwamishinan Zabe a Sokoto

-

 

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta bayar da umarnin a cigaba da rike wasu makudan kudade da aka kwace har dalar Amurka 49,600 a hannun tsohon Kwamishinan Zaben jihar Sokoto a zaben da ya gabata na 2023.

Mai shari’a Emeka Nwite ya ba da umarnin ne bayan da lauyan hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC, Osuobeni Akponimisingha ya gabatar da bukatar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara